Amincin Allah ya Tabbata a gareku tare da Iyalan ku.
Lahadi, 05/02/2022.
Muna Masu Sanar da Jama’a Cewa Gwamnatin Jihar Jigawa a Karkashin Jagorancin Mai Girma Gamna Muhammad Badaru Abubakar MON, Mni ya Tabbatarwa da Mai Girma MUHAMMAD HAMIM NUHU SANUSI a MATSAYIN SABON SARKIN DUTSE NA (20).